Najeriya - Tsaro
Rahoto: Sojoji sun nisanta kansu da batun yunkurin juyin mulki a Najeriya
Yayin da ake ci gaba da yi wa shugaban Najeriya Muhammadu Buhari matsin lamba domin sauka daga karagar mulki saboda tabarbarewar lamurran tsaro a kasar, wasu kuwa na zargin cewa yanzu akwai masu kokarin tunzura sojoji domin hambarar da hambarar da gwamnatinsa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:16
Talla
A latsa alamar sauti domin sauraren rahoton wakilinmu na Abuja Muhammad Sani Abubakar dangane da wannan batu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu