Muhallinka Rayuwarka
Gwamnatin Kano ta soma shirin zamantar da aikin sarrafa gurasa
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:05
Cikin wannan mako a Najeriya shirin yayi tattaki zuwa Kano ta Dabo, inda gwamnatin jihar da hadin gwiwar bankin duniya suka kaddamar da shirin bunkasa Noman Alkalama, karkashin shirin tallafawa manoma Mai taken APPEALS a Turance. Gwamnatin Kanon ta kuma kaddamar da shirin zamanantar da aikin sarrafa gurasa.