Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Halin da ake ciki a birnin Legas bayan zanga-zangar EndSARS

Wallafawa ranar:

Bayan zanga-zangar adawa da rundunar 'yan sandan SARS da aka yi a Lagos dake kudancin Najeriya, jami'an 'yan sanda sun kauracewa wuraren aikinsu, abinda ya baiwa batagari damar cigaba da cin karensu babu babbaka.

Masu zanga-zangar adawa da cin zalin 'yan sanda ta EndSARS a birnin Legas dake Najeriya. 17/10/2020.
Masu zanga-zangar adawa da cin zalin 'yan sanda ta EndSARS a birnin Legas dake Najeriya. 17/10/2020. REUTERS/Temilade Adelaja
Talla

Mataimakin Sifeto Janar mai kula da sashi na biyu Ahmed Iliyasu, ya gana da manema labarai kan halin da ake ciki a yankin, wanda bayan taron ne ya gana da Bashir Ibrahim Idris.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.