Isa ga babban shafi
Najeriya

Jami'an tsaro sun ceto mata 26 daga hannun 'yan bindiga a Zamfara

Gwamnatin Zamfara da ke arewacin Najeriya ta samu nasarar ceto mata akalla 26 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su.

Wasu daga cikin 'yammatan da jami'an tsaro suka ceto daga hannun 'yan bindiga a Zamfara
Wasu daga cikin 'yammatan da jami'an tsaro suka ceto daga hannun 'yan bindiga a Zamfara Katsina Post
Talla

Mataimakin gwamnan jihar ta Zamfara kan kafafen yada labarai Zailani Baffa, ya ce sun ceto dukkanin matan ‘yan asalin jihar Katsina ne ba tare da bayar da kudin fansa ba.

Wakilinmu na Sokoto Faruk Muhammad Yabo aiko mana da rahoto kan al’amarin.

01:37

Rahoton kan yadda Jami'an tsaro suka ceto mata 26 daga hannun 'yan bindiga

Faruk Yabo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.