Isa ga babban shafi
Najeriya

Rahoto kan zanga-zangar neman rushe rundunar 'Yansanda ta musamman SARS

Kungiyoyi kare hakkin dan Adam sun gudanar da zanga-zanga a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, domin neman soke rundunar 'yan Sanda ta musamman da aka fi sani da SARS, domin a cewar su ba abin da rundunar ke yi face halaka 'yan Kasar da su ji ba, basu gani ba. 

A makon da muke ciki ne gwamnatin Najeriyar ta haramtawa jami'an na SARS gudanar da ayyukansu a manyan titunan kasar biyo bayan zarge-zargen cin zarafi.
A makon da muke ciki ne gwamnatin Najeriyar ta haramtawa jami'an na SARS gudanar da ayyukansu a manyan titunan kasar biyo bayan zarge-zargen cin zarafi. REUTERS
Talla
03:00

Rahoto kan zanga-zangar neman rushe rundunar 'Yansanda ta musamman SARS

Kabir Yusuf

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.