Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Tattaunawa da ra'ayoyin masu sauraro kan matakin Buhari na janye batun sakin mara ga majalisun jihohi

Wallafawa ranar:

Shirin ra'ayoyin masu sauraro na wannan rana tare da Zainab Ibrahim, ya tattauna ne dangane da matakin shugaban Najeriya Mohammadu Buhari kan janye shirin sakarwa majalisun jihohi da bangaren shari'a mara, mako guda bayan sanya hannu akan dokar da zata tabbatar da hakan, bayan ganawa da shugaban ya yi da tawagar Gwamnonin kasar wadanda ke adawa da shirin, duk kuwa da farin cikin da ‘yan Najeriya suka bayyana a kan matakin. 

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari. Solacebase
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.