Nigeria
Yau shekaru shida cur da Boko Haram ta sace 'yan matan Chibok
Iyaye da ‘yan uwa da sauran al’ummar Najeriya na ci gaba da tunawa da ‘yan matan makarantar sakandaren Chibok da mayakan Boko Haram suka sace shekaru shida da suka gabata.
Wallafawa ranar:
Talla
Duk da cewa an ‘yantar da wani adadi na wadannan dalibai, har yanzu akwai wasu a kalla 100 da babu tabbacin ko suna raye ko kuma a'a.
Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf game da wannan rana ta cika shekaru shida da sace 'yan matan Chibok
Yau shekaru shida cur da Boko Haram ta sace 'yan matan Chibok
.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu