Najeriya
'Yan bindiga sun yi wa mutanen Sokoto dirar mikiya
Wasu 'yan bindiga dauke da muggan makamai sun afka wa mazauna yankin arewacin Sokoto da ke Najeriya a yammacin jiya, inda suka kashe mutane kusan 20, sannan suka jikkata wasu da dama kafin sace dabbobinsu. Wannan hari shi ne na baya-bayan nan da aka samu a wannan yanki.
Wallafawa ranar:
Talla
'Yan bindiga sun yi wa mutanen Sokoto dirar mikiya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu