Isa ga babban shafi

Kotu a Najeriya ta baiwa EFCC damar ci gaba da tsare surukin Atiku

Wata kotu a birnin Lagos da ke Najeriya, ta bai wa hukumar yaki da rashawa EFCC damar ci gaba da tsare suruki kuma lauyan dan takarar jam’iyyar PDP a zaben da ya gabata Atiku Abubakar, wanda ake zargi da kashe milyoyin kudade ba a kan ka’ida ba.To sai dai Umar Sani, daya daga cikin makusantan Atiku Abubakar, na kallon zargin a matsayin siyasa.

Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya kuma dan takara a zaben shugaban kasa a zaben da ya gabata Atiku Abubakar, wadda kotu ta baiwa damar ci gaba ta tsare surukinsa kuma lauyansa kan cin hanci da rashawa
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya kuma dan takara a zaben shugaban kasa a zaben da ya gabata Atiku Abubakar, wadda kotu ta baiwa damar ci gaba ta tsare surukinsa kuma lauyansa kan cin hanci da rashawa REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla
00:59

Ku latsa don sauraron martanin Umar Sani wani makusanci ga Atiku Abubakar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.