Najeriya
Maharan Sokoto sun hana a binne mutanen da suka kashe
Wasu mahara dauke da manyan makamai sun kai hare-hare a kauyukan kananan hukumomin Isa da Raba na jihar Sokoto da ke Najeriya. Mazauna yankunan sun shaida wa RFI Hausa cewa, 'yan bindigan sun kuma hana a gudanar da jana'izar gawarwakin mutanen da suka kashe ta hanyar yi wa wata makabartar garin Isa zobe. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Faruk Yabo.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Maharan Sokoto sun hana a binne mutanen da suka kashe
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu