Isa ga babban shafi
Najeriya

Maharan Sokoto sun hana a binne mutanen da suka kashe

Wasu mahara dauke da manyan makamai sun kai hare-hare a kauyukan kananan hukumomin Isa da Raba na jihar Sokoto da ke Najeriya. Mazauna yankunan sun shaida wa RFI Hausa cewa, 'yan bindigan sun kuma hana a gudanar da jana'izar gawarwakin mutanen da suka kashe ta hanyar yi wa wata makabartar garin Isa zobe. Kuna iya latsa alamar sautin da ke kasa domin sauraren cikakken rahoton Faruk Yabo.

Matsalar hare-haren 'yan bindiga ta zama ruwan dare a arewacin Najeriya
Matsalar hare-haren 'yan bindiga ta zama ruwan dare a arewacin Najeriya Information Nigeria
Talla
01:26

Maharan Sokoto sun hana a binne mutanen da suka kashe

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.