Najeriya
Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a Sokoto
Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a kauyuka 10 dake jihar Sokoto, abinda ya tilastawa manoman kwashe amfaninsu ba tare da lokacin hakan ya yi ba.
Wallafawa ranar:
Talla
Lamarin ya samo asali ne sanadiyar bude madatsar ruwan Bakalori ba tare da sanar da manoman Jihar ta Sokoto ba.
Wakilinmu a Sokoto Faruk Muhammad Yabo ya ziyarci wasu manoma da ambaliyar ta shafa, kamar yadda za’a saurara a rahoton da ya aiko mana.
Ambaliyar ruwa ta lalata gonakin shinkafa a Sokoto
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu