Isa ga babban shafi
Najeriya

Za mu taka daga Maiduguri zuwa Bama-'Yan gudun hijira

Wasu ‘yan gudun hijira a jihar Borno da ke Najeriya sun yi barzanar takawa daga Maiduguri zuwa Bama muddin gwamnati ta ki mayar da su gida kamar yadda ta alkawarta mu su a can baya, batun da ke zuwa bayan hukumomin jihar sun sanar da jinkirta mayar da ‘yan gudun hijirar yankunan da su ka fito saboda dalilai na tsaro Wakilinmu na Maiduguri Bilyaminu Yusuf ya aiko mana da rahoto. 

Wasu 'yan gudun hijirar Boko Haram a wani sansani da ke birnin Maiduguri na Borno a Najeriya
Wasu 'yan gudun hijirar Boko Haram a wani sansani da ke birnin Maiduguri na Borno a Najeriya AFP PHOTO/STRINGER
Talla

02:49

Za mu taka daga Maiduguri zuwa Bama-'Yan gudun hijira

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.