Najeriya
Za mu taka daga Maiduguri zuwa Bama-'Yan gudun hijira
Wasu ‘yan gudun hijira a jihar Borno da ke Najeriya sun yi barzanar takawa daga Maiduguri zuwa Bama muddin gwamnati ta ki mayar da su gida kamar yadda ta alkawarta mu su a can baya, batun da ke zuwa bayan hukumomin jihar sun sanar da jinkirta mayar da ‘yan gudun hijirar yankunan da su ka fito saboda dalilai na tsaro Wakilinmu na Maiduguri Bilyaminu Yusuf ya aiko mana da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Za mu taka daga Maiduguri zuwa Bama-'Yan gudun hijira
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu