Najeriya
Matsalar rashin yanke hukunci ga mazauna gidan yari a Najeriya
Wata matsala da ke matukar damun lauyoyi da kuma wadanda aka tuhuma da aikata laifuka a Najeriya, ita ce yadda ake tsare da masu laifuka a gidan yari ba tare da an yanke musu hukunci ba.Dangane da haka ga rahoton da wakilinmu na jos Muhammad Tasiu Zakari ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Talla
Matsalar rashin yanke hukunci ga mazauna gidan yari a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu