Najeriya
Yan Boko Haram sun kai samame garin Takulashi
A tarrayar Najeriya yan kungiyar Boko Haram su kai hari tareda kona kauyen Takulashi dake arewa maso gabacin kasar.Sheidu daga yankin sun bayyana cewa maharan dauke da mugan makamai sun cinawa gidajen bayu allah wuta tareda dama suace cimaka da dama.
Wallafawa ranar:
Talla
Sama da gidaje dari suka kone kurmus.
Yayi da a dai wajen wani rahoto da kungiyar Amnesty International ke nuni da cewa sama da mata 2000 ne yan kungiyar ta Boko haram suka suace daga watan janairu shekarar 2014.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu