Najeriya
Matsalolin fitinar zabe a Najeriya
Kungiyoyi da dama na gwamnati da ma su zaman kansu suna ta kokari waje wayar wa mutane kai akan rikicin da ke biyowa bayan zabe, amma sun gaza dakile abubuwan da ke haddasa wadannan fitintinu. Daga yola Jihar Adamawa a Najeriya Kabiru Arayu ya diba matsalar a cikin rahoton da ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Matsalolin fitinar zabe a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu