Najeriya
‘Yan bindiga sun sace ma’aikatan Polio a Bauchi
Rundunar 'yan sandan Jihar Bauchi a Najeriya na ci gaba da binciken makomar daya daga cikin jami'an kula da lafiya guda uku da ke bayar da da Allurar rigakafin Polio, da wasu 'Yan bindiga suka sace a garin Darazo. Daga Bauchi Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan bindiga sun sace ma’aikatan Polio a Bauchi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu