Najeriya
Najeriya ta yi Hasarar kudi saboda yajin aiki
Alkalumma daga wata hukuma mai zaman kanta, Nigeria Education Initiative (NEI) sun nuna cewa kasar ta tabka hasarar kudi sama da Naira miliyan dubu dari, a tsawon watanni biyar da jami'oin kasar suka kasance a rufe saboda yajin aikin malamai. Yayin da yajin aikin da likitocin kasar suka kaddamar ke shirin sake jefa kasar cikin wani mawuyacin hali. Shehu Saulawa ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Najeriya ta yi Hasarar kudi saboda yajin aiki
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu