Najeriya
Yan bindiga a Kano sun harbe mutane 9 har Lahira
JAMI’AN ‘yan sanda a tarayyar Najeriya sun bayyana cewar wasu ‘yan Bindiga dadi sun hallaka mutum 9 a wata cibiyar kiyon Lafiya da ake gudanar da allurar riga-kafin cutar shan Inna a birnin Kano.Akalla dai an kashe wadannan Mutanen ne a wasu hare-hare guda 2 da aka kai.
Wallafawa ranar: