Angola
Mutane 16 sun mutu a hadarin motar kasar Angola
Wasu ‘Yan gudun hijira 16 daga Janhuriyar demokradiyar Congo, sun mutu a Angola, sakamakon hadarin mota da ya ritsa da su, lokacin da motar da suke ciki ta fadi.
Wallafawa ranar:
Talla
Binciken da ‘Yan sanda suka gudanar na nuna cewa, wadanda hadarin ya rutsa da su ne makure a wata motar barasa, a yayin da Direban motar ya arce bayan aukuwar hadarin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu