Tanzaniya
Gwamnatin Tanzaniya ta Zartas ta Hukuncin kisa kan mutane takwas
Gwamnatin kasar Tanzaniya ta zartas da kashe mutane 8 da ake zargi da dabi'ar kashe fararen fata da aka kira zabiya, saboda zargin wai mayu ne.PM kasar Mizengo Pinda ya fadi cewa Hukumomin kasar na tsare da mutane 94 da ake zargi da irin waccan al'ada na kashe zabiya, kuma akwai shariu 11 dake gaban kotu.Ya ce saboda matakan da Gwamnatin kasar ke yi na sanya kafar wando daya da wadanda suke kashe zabiya yasa an sami raguwar kashe su da ake yi a cikin kasar ta Tanzaniya.
Wallafawa ranar: