Isa ga babban shafi
Libya

Yan Tawayen Libya sun ausa kusa da birnin Tripoli

Yan Tawayen Libya, sun samu nasarar kwace wani kauye, mai suna Gualish, dake kusa da birnin Tripoli, a yunkurin da suke na kwace birnin Tripoli.Yan Tawayen dake dauke da makaman da kasar Faransa ta basu, da kuma taimakon harin sama da kungiyar kawancen Tsaro ta NATO ke kaiwa, na cigaba da kai hari dan kifar da Gwamnatin shugaba Muammar Ghadafi.  

Reters路透社
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.