Isa ga babban shafi
AU-LIBYA

Taron Shugabannin Kasashen Africa Na Duba Lamarin Kasar Libya

Kotun duniya mai hukumta laifukan yaki dake birnin La Haye CPI ta bada sammacin kamo mata shugaban kasar Libiya Canal Ma’amar Khadafi, da dansa Saiful al-Islam, da kuma shugaban hukumar leken asirin kasar Abdallah Al Senoussi, bisa tuhumarsu da laifukan yaki da cin zarafin bil’adama.Matakin mika sammacin da alkalin kotun ta duniya ya dauka, ya haifar da murna a birnin Beghazi, birnin na biyu a kasar, da kuma birnin Misrata mai tazarar kilo mita 200 gabashin Tripoli babban birnin kasar.  

Shugaban Libya Moammar Gaddafi
Shugaban Libya Moammar Gaddafi RFI
Talla

Yayin da rikicin kasar Libya ke cikin abubuwan da shugabannin Afrika zasu tattauna akai, yanzu sammacin kamo shugaba Muammar Gaddafi ya janyo lamarin ya dauki sabon salo.

Suleiman Babayo daga Malabo babban birnin kasar Equatorial Guinea ya aiko mana da rohoto akai:

 

01:01

Rahoton Sulaiman Babayo

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.