Isa ga babban shafi
Sudan

Shugabannin Sudan Na Tattauna Batun Rikicin Kan Iyaka

An fara zaman taron samo hanyoyin warware rikicin da ya barke tsakanin yankin Arewaci da kundancin kasar Sudan a birnin Adis Ababa na kasar Etciopia.Mahaman Salisu Hamisu ya hada mana rahoto a kai.   

Shugaban Sudan al-Bashir da Jagoran kudanci Salva Kirr
Shugaban Sudan al-Bashir da Jagoran kudanci Salva Kirr RFI
Talla

 

00:53

MOHAMMED SALISSOU HAMISSOU

A halin da ake ciki mayakan  Kudancin Sudan, sun sanar da harbo biyu daga cikin jiragen yakin Arewacin Sudan, dake cigaba da kai musu hari a kudancin Jihar Kordofan, inda yanzu haka mutane sama da 75,000 suka gujewa gidajensu.

Gamar Delman, mai Magana da yawun kungiyar SPLM, yace sun harbo jirgi daya Kalkul, kirar Antonov, kana kuma an harbo na biyu a Kauda, kirar MIG Joint-3.
 

Dangane da yadda za’a warware wannan matsala, mun ji ta bakin Dr Hamman Boboyi, na Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.