Najeriya
Hukumar ICPC a Nigeria ta gurfanar da shugaban Jam’iyar PDP a kotu
YAU ne ake saran Hukumar Dake yaki da masu cin hanci da rashawa a Nigeria, ta ICPC, zata gurfanar da shugaban Jam’iyar PDP, Chief Vincent Ogbulafor a gaban kotu, saboda zargin da take masa na rub da ciki da kudaden talakawa.
Wallafawa ranar:
Talla
Hukumar na zargin Ogbulafor da satar naira miliyan 104 lokacin da yake rike da mukamin Minista, a karkashin Gwamnatin Olusegun Obasanjo.
Tuni dai Ogbulafor ya musanta zargin, inda ya danganta shi da siyasa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu