Isa ga babban shafi
Masar

Republican ta yaba da mulkin al-Sisi

Wata tawagar 'yan jam’iyyar Republican ta Amurka da ke ziyara a kasar Masar ta yaba da yadda shugaban kasar Abdel Fatah al- Sisi ke gudanar da mulkinsa duk da zargin da kasashen duniya ke ma sa na cin zarafin dan Adam. 

Shugaban Masar Abdel Fatah al-Sisi
Shugaban Masar Abdel Fatah al-Sisi LOUISA GOULIAMAKI / AFP
Talla

Tawagar da ke karkashin dan majalisar dattawa Lindsey Graham ta yaba da yadda shugaban ke murkushe yan ta’adda.

Kungiyoyin kare hakkin dan Adam na zargin jami’an tsaron Masar da kama mutane da kuma tsare su ba tare da umurnin kotu ba, kana da azabtar da mambobin kungiyar 'yan uwa Musulmi da aka haramta.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.