Isa ga babban shafi
Myanmar

MDD za ta yi taro na musamman kan Myanmar

Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya zai gudanar da wani taro na musamman gobe juma’a domin sauraron tsohon Sakatare Janar Kofi Annan kan halin da 'Yan kabilar Rohingya a Myanmar ke ciki.

Majalisar Dinkin Duniya ta yi alla-wadai da kisan Musulmin Myanmar
Majalisar Dinkin Duniya ta yi alla-wadai da kisan Musulmin Myanmar TIMOTHY A. CLARY / AFP
Talla

Kasashen Faransa da Burtaniya suka bukaci gudanar da taron da Annan yayin da Majalisar ke nazari kan irin matakan zai dauka nan gaba domin magance matsalar.

Hukumar kare hakkin Bil'Adama ta Majalisar ta ce sojojin Myanmar sun kaddamar da hare-hare ne domin raba 'Yan kabilar Rohingya Musulmi da Jihar Rakhine.

Kungiyar kasashen Turai na shirin katse duk wata hulda da kasar ta Myanmar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.