Philippines
Guguwar Haima ta doshi Philippines
Hukumomin Philippines sun ce wata guguwa mai karfin gaske da aka yiwa lakabi da Haima ta nufo kasar, al’amarin da yasa gwamnati ta shawarci al’ummar yankin da ke kusa da teku da su gaggauta barin gidajensu kafin isowar guguwar da ke tafe da ruwan sama da iska mai karfi.
Wallafawa ranar:
Talla
Mutane sama da miliyan goma ne ke fuskantar barazanar guguwar Haima a cewar hukumomin kasar.
A shekarar 2013 guguwar Haiyan ta yi sanadiyar mutuwar mutane fiye da dubu bakwai a kasar ta Philippines
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu