Isa ga babban shafi
Turkiya-Amurka

Erdogan ya soki Amurka kan rikicin gabas ta tsakiya

Shugaban Turkiyya Raceep Tayyib Erdogan ya zargi Amurka da laifin haddasa rikice rikicen zub da jinin da ake a yankin gabas ta tsakiya, sakamakon gaza aiyana kungiyar Kurdawan Syria a matsayin kungiyar ‘yan ta’adda.

Shugaban kasar Turkiya, Recep Tayyip Erdogan.
Shugaban kasar Turkiya, Recep Tayyip Erdogan. ADEM ALTAN / AFP
Talla

A cewar shugaban na Turkiya matukar Amurka za ta cigaba da jan kungiyoyin kurdawa a jiki to fa babu shakka da hannun ta a zub da jinin da ake a yankin.

Ko a jiya talata ma sai da Turkiyan ta gayyaci jakadan Amurka a kasar don yimata Karin haske kan kalaman mai Magana da yawun gwamnatin Obama na cewa basa ganin kungiyoyin kurdawa a matsayin na ‘yan ta’adda.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.