Bakonmu a Yau
Shekara daya da gwabza yaki tsakanin Isra'ila da Falasdinu a Gaza
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:59
Kasar Israela da Falasdinawa sun cika shekara daya bayan kazamin yakin da suka gwabza a yankin zirin Gaza inda akayi hasaran rayukan Falasdinawa 2,251 ciki har da yara kanana 500.Ta bangaren Isra’ila ta yi hasaran mutane 73 a yakin na tsawon kwanaki 50.Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Dr. Sadiq Alkafawi na jamiar Jihar Nasarawa a Nigeria kan wannan batun