India
An sako waso Indiyawa uku bayan yin garkuwa da su a Hong Kong
An sako wasu Indiyawa uku da aka yi garkuwa da su a yankin Hong Kong dake China yayin da suke ziyarar kasuwanci a yankin.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahotanni sun ce Indiyawan sun kwashe kwanaki uku a hanun wasu ‘yan bindiga da suka tsaresu a kudancin China a ranar Asabar.
Da farko an nemi a biya diyyar miliyan 2.5 na dalar Amurka sai dai hukumomin kasar ta China sun ce ba a biya diyyar ba a takaitaccen bayanin da suka fitar game da garkuwar.
Rahotanni na nuni da cewa mutanen uku na hanun ‘yan sanda bayan sako da aka yi a ranar Litinin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu