Syria
Gwamnatin Siriya na shirye domin buda tattaunawa da 'yan tawaye
Gwamnatin kasar Syria ta bayyana cewa shirye take ta karbawa ko wace irin tattaunawar ganin an kawo karshen tashin hankalin da ke wanzuwa a kasar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Piraiministan kasar Wahed al-Halaqi ne ya bayyana hakan a lokacin da mai shiga tsakani na majalisar dinkin Duniya Lakhdar Brahimi.
Ya ce gwamantin kasar na kokarin ganin ta bayar da hadin kai ga shirin sasantawa kan yakin da ake gwabzawa tsakanin gwamnati da ‘yan tawaye masu samun taimakon gwamnatocin kasashen waje da aka share watanni 21 a tafkawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu