Thailand
Ambaliyar ruwa a Thailand yasa mutane gujewa gidajensu
Dubban mutane a kasar Thailand, na ci gaba da gujewa gidajensu, ganin yadda ambaliyar ruwa ke kara mamaye birnin Bangkok, abinda ya sa Gwamnati ta bada hutun kwanaki uku daga yau.Ambaliyar ya mamaye wurare da dama a Arewacin kasar, kuma tuni mutane 360 suka rasa rayukansu, tare da rushewar gidaje da dama.
Wallafawa ranar: