Thailand
Thailand ta bada hutun kwanaki uku
Kasar Thailand ta bada hutun kwanaki uku a Bangkok da Yankunan da ke fama da ambaliyar ruwa, don fuskantar matsalar.Gwamnatin tace za’a rufe makarantu da asibitoci da ofisoshin gwamnatin a ranakun alhamis da juma’a da litinin a Yankunan kasar 20 da ke fama da matsalar.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: