Isa ga babban shafi
Libiya

Kamfanin man kasar China ya dakatar da ayyukan shi a Libiya da Syria

KATAFAREN Kanfanin hakar man kasar China, GWDC, ya dakatar da aiyukansa a kasashen Libya da Syria, sakamakon tarzomar da ake cigaba da samu a kasashen.Kanfanin dake hakar mai a kasashen Libya, Niger, Syria da Algeria, yace ya dakatar da aiyukansa a wadanna kasashe ne saboda rashin kwanciyar hankali. 

GETTY IMAGES
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.