Isa ga babban shafi
Libya

Shugaban Libya Gaddafi ya yi watsi da amincewa da 'yan tawaye da kasashen Yamma suka yi

Shugaban Libya Muammar Gaddafi ya yi watsi da amincewar da manyan kasashen duniya dukayi na daukan majalisar wucin gadi ta ‘yan tawaye, a matsayin wakilan al’umar kasar.A cikin wani jawabi da aka yadata kafofin yada labarai na kasar, shugaba Gaddafi, ya shaida wa dubban magoya bayansa a garin Zlitan, ya ce wannan ba komai bane, kuma babu jada baya.Ana ci gaba da fafatawa tsakanin dakarun ‘yan tawayen dana shugaba Gaddafi, yayin da hanyoyin siyasa suka cije. 

Shugaban kasar Libya Muammar Gaddafi
Shugaban kasar Libya Muammar Gaddafi Wikipedia/profile
Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.