Philippines
Guguwa ta janyo kwashe dubban mutune
Dubban Mutane ne suka gujewa gidajensu a kasar Philippines, dan kaucewa wata guguwa mai dauke da ruwan sama, da aka yiwa suna Megi.Hukumomin kasar sun sanya jami’an agaji cikin shirin ko ta kwana, yayin da aka rufe makarantu. Guguwar ta hallaka akalla mutun daya, kamar yadda hukumomi suka tabbatar.Irin wanann guguwa a shekarar 2006 ta kashe mutane sama da 1,000 a cikin kasar.
Wallafawa ranar: