Isa ga babban shafi
Al'adun Gargajiya

Al'adun Kabilar Gbage ko Gwari

Wallafawa ranar:

Sudai kabilar gbage ko gwarawa a kan same sune galibi a jahohin Kaduna Niger; Nasarawa Niger da birnin tareyar Abuja, kuma a dukkan wadan nan jahohi kabilar gbage na da manyan sarkunan yanka masu daraja ta daya.Kabilar gbage dai an sansu ne da yin al-amuran su gwage gwage ta nan ne mallam Bahaushe ya lakaba mu su sunan gwari sunan da akafi sanin su da shi,ko da yake su yayan kabilar gwarin sun fiso ne a kira su da gbage;Haka kuma kabilarar gbagen na da wata al-adar da a fadin duniyar nan ba maiyin ta.wan nan alada dai an fisanin matan gwarawan ne da yinta.su dai matan gwarawa ba sa daukan duk wani abu a kan su, dan acewar su kai sarki ne.wanda ke dauke da kwakwalwa mai bawa dan adam tunani.Har gobe dai kabilar gbage na cigaba da gudanar da wan nan al-ada

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.