Amurka ta bukaci Kamaru ta janye dakadunta daga Washington
Amurka ta bukaci Kamaru da ta gaggauta janye jami’an ofishin jakadancinta da ke birnin Washington sakamakon yadda suka kwashe shekara da shekaru suna aiki a kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00
Talla
Amurka ta kafa wa Kamarun janye dakadunta da suka zarta shekara biyar a kasar a daidai lokacin da bayani ke nuni da cewa, akwai jami'an da suka kwashe kimanin shekaru 20 suna aiki a Amurkar.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton wakilinmu Lirwanou Usman Shehu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu