Isa ga babban shafi

Kungiyoyin fararen hula sun zargi gwamnati da cin zarafi a Burkina Faso

In Burkina Faso, kungiyoyin farar hula sun damu game da yuwuwar shigar da masu aikin sa kai na gida aikin tilas, abin da suka ayyana a matsayin wanio sabon salo na cin zarafi da kuma take hakkin dan adam.

Tutar kasar Burkina Faso kenan.
Tutar kasar Burkina Faso kenan. © Wikipedia
Talla

Tun bayan bacewar shugaban kungiyar 'L'appel de Kaya' Boukari Ouédraogo mako guda da ya gabata (22 ga watan Maris), kungiyoyin kare hakkin bil'adama na Burkina Faso suka yi tir da kame wasu 'yan kungiyoyin fararen hula biyu.

Kungiyoyin kare hakkin fararen hula sun yi fargabar cewa ana kokarin tirsasa wa mutanen shiga aikin sa kai na VDP. 

Shiga alamar sauti, dom, in sauraron cikakken rahoton Abdoullaye issa

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.