Sabon shugaban gwamnatin sojin Burkina Faso ya fara ganawa da jami'an gwamnati
Shugaban majalisar sojin Burkina Faso Kyaftan Ibrahim Traore ya soma ganawa da ma’aikatan ofishoshi na kasar, kwana biyu da hambarar da Laftanar Kanal Paul Henry Damiba, a dai dai lokacin da Faransa ta sake musanta hannu a abubuwan da suka faru a kasar da ke yammacin Afirka.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:13
Talla
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Abdoullaye Issa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu