Isa ga babban shafi

Yadda Nijar ta zama mafaka ga 'yan gudun hijira daga yankin Sahel

Rikice-rikicen da ake fama da su a wasu kasashen yankin Sahel sun tilasatawa Jamhuriyar Nijar zama mafaka ga mutanen da suke tserewa gidajen su.

Sansanin 'yan gudun hijira na Sinegodar da ke dauke da 'yan Mali kimanin 7000 a Jamhuriyar Nijar.
Sansanin 'yan gudun hijira na Sinegodar da ke dauke da 'yan Mali kimanin 7000 a Jamhuriyar Nijar. © OCHA/Nicole Lawrence
Talla

Yanzu haka akalla Yan gudun hijira sama da dubu 650 daga ciki da wajen Nijar ke samun mafaka a cikin kasar musamman yan kasashen Mali da Najeriya da kuma Burkina Faso.

Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Baro Arzuka daga Jamhuriyar Nijar

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.