An mayar da 'yan gudun hijira sama da dubu 10 garuruwansu a Najeriya
A ci gaba da aiwatar da shirinta na kwashewa tare da mayar da ‘yan gudun hijira zuwa garuruwansu na asali, gwamnatin jihar Borno da ke Najeriya tare da hadin guiwar hukumar da ke tallafa wa wadanda rikicin Boko Haram ya shafa, ta yi nasarar mayar da kimanin ‘yan gudun hijira dubu 10 zuwa garuruwansu.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 02:57
Talla
Har ila yau, a karkashin wannan shiri, ‘yan gudun hijirar sun samun tallafi daga na abinci da kuma kudade domin dogara da kai.
Latsa alamar sauti domin sauraron rahoton Bilyaminu Yusuf daga birnin Maiduguri.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu