Akwai kusanci tsakanin Mayakan jihadi a Sahel da ISWAP- Faransa
Yayin da rundunar sojin Faransa da ke fada da ayyukan ta’addanci a yankin Sahel wato Barkhane ke daf da kammala aikin janye dakarunta daga Mali, yanzu haka rundunar na ci gaba da sauya salo ta hanyar rage yawan dakarunta da ke zuwa fagen daga, inda a maimakon haka za su mayar da hankali wajen taimaka wa dakarun kasashen Afirka irinsu jamhuriyar Nijar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:14
Kakakin rundunar sojin Faransa Janar Pascal Ianni, ya bayyana wa Timbi Bah na sashen RFI/Fulfulde yadda suke kallon ayyukan kungiyar Boko Haram wadda ga alama ke neman samun kusanci da sauran kungiyoyin ta’addanci da ke Burkina Faso, Mali da kuma Jamhuriyar Nijar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu