Tallata luwadi da madigo ta tayar da kura a Ghana
Mahukuntan kasar Ghana na ci gaba da sauke allunan tallatar da 'yan luwadi da madigo da aka kafa a sassan birnin Accra, sakamakon yadda masu goyan bayan dabi’ar ke ribatar jama'a ta hanyar tallata aikinsu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:31
Talla
'Yan madigon da luwandi na korafin cewa, bai kamata a karya musu allunansu ba, duba da cewa, kowa na da 'yancinsa a matsayinsa na dan kasa.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Sham'un Abdalla Bako daga birnin Accra
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu