Isa ga babban shafi
SENEGAL - TSARO

'Yan kasar Senegal dubu 6 sun tsere wa rikicin 'yan aware zuwa Gambia

Hukumomin Gambiya suka ce yanzu haka sama da ‘yan kasar Senegal dubu 6 suka nemi mafaka bayan da suka tserewa tashe tashen hankula na tsawon mako guda tsakanin sojoji da ‘yan tawaye a Casamance, da ke kudancin kasar Senegal.

Wasu 'yan awaren kasar Senegal a yankin Casamance kusa da iyaka da Gambia, 14/02/2022.
Wasu 'yan awaren kasar Senegal a yankin Casamance kusa da iyaka da Gambia, 14/02/2022. AFP - MUHAMADOU BITTAYE
Talla

Rundunar sojin Senegal ta sanar da cewa a ranar 13 ga watan Maris ta kaddamar da farmaki kan 'yan tawaye a birnin Casamance mai makwabtaka da Gambia.

Mutanen da ke tserewa tashin hankalin da aka gano tun ranar 13 ga Maris sun kai 6,350, in ji Hukumar Kula da bala’o’i ta kasar Gambiya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.