Liman Mahmoud Dicko ya cacaki shugaban sojin Mali, Kanar Assimi Goita
Babban Limamin kasar Mali da ya jagoranci zanga zangar adawa da gwamnati bara, Mahmoud Dicko ya cacaki shugaban sojin kasar, Kanar Assimi Goita inda yake cewa al’amura basa tafiya daidai a cikin kasar.
Wallafawa ranar:
Minti 1
Talla
Yayin ganawa da manema labarai a Bamako, Imam Dicko yace yana so ya shaidawa jama’a al’amura basa tafiya daidai, yayin da shugaba Goita yaki ganawa da shi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu