Najeriya-Nijar
Najeriya da Nijar na taro kan Boko Haram a Nijar
A wani yunkuri na magance matsalolin tsaron da Boko Haram da ISWAP suka haifar akan iyakokin Najeriya da Nijar, musamman dangane da abin da ya shafi yaduwar kananan makamai, hukumomin kasashen biyu na gudanar da wani taron bai daya a Maiduguri da zummar ganin sun shawo kan matsalar a kasashensu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:56
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren rahoton Bilyaminu Yusuf
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu