Chadi-Zabe
Rahoto kan zaben Chadi wanda Idris Deby ke neman wa'adi na 6
A ranar Lahadi mai zuwa ne za a gudanar da zaben shugabancin kasa a Chadi, to sai dai tuni 4 daga cikin ‘yan takara 10 suka sanar da cewa sun kaurace wa zaben don nuna adawa tsayawar shugaba mai-ci Idris Deby sake tsayawa takara karo na 6. Daga Ndjamena, ga rahoton da wakilinmu Tijjani Mustapha Mahdi ya aiko mana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:05