Nijar - Algeria
Algeria ta sake tasa keyar daruruwan 'yan ci rani zuwa Nijar
Kasar Algeria ta sake tasa keyar 'yan asalin kasashen Afirka yankin kudu da Sahara su 678 da suka hada da mata da yara kanana zuwa gida, mutanen da tuni suka sauka isa garin Agadas da ke arewacin Jamhuriyar Nijar.
Wallafawa ranar:
Talla
Algeria dai na zargin ‘yan ci ranin da mafi yawansu 'yan kasar Nijar ne da shiga kasar ta barauniya hanya.
Adadin dai shi ne mafi yawa na 'yan cirani da Algeria ta maida zuwa Nijar, kamar yadda za a ji cikin rahoton wakilinmu na Agadez Umar Sani.
Rahoto kan yadda Algeria ta sake tasa keyar daruruwan 'yan ci rani zuwa Nijar
Rahoto kan yadda Algeria ta sake tasa keyar daruruwan 'yan ci rani zuwa Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu