Isa ga babban shafi
Afrika

Zimbabwe na fama da karancin cimaka -WFO

Hukumar abinci ta Duniya (WFO) na kokarin samar da kusan milyan 200 na dalla,kudadden da hukumar za ta yi amfani da su wajen kai dauki cikin gaggawa ga yankunan karkara na kasar Zimbabwe dake fama da karancin cimaka.

Kayakin agaji na kasa da kasa daga hukumar abinci ta Duniya
Kayakin agaji na kasa da kasa daga hukumar abinci ta Duniya REUTERS/Tiksa Negeri
Talla

An share shekaru wadanan yankuna na fuskantar fari da karancin ruwan sama.

Hukumar ta fitar da wasu alkaluma dake nuna cewa kusan mutane milyan daya ne suka karu ga wandada ke bukatar agajin gaggawa musaman amfana da abinci mai gina jiki a kasar ta Zimbabwe.

Wasu kasashen Afrika musaman na yankunan Sahel na daga cikin yankunan da matsallar tsaro ta tilasatawa manoma da dama dakatar da ayukan su,lamarain da ya haifar da karancin cimaka a wadanan wurrare a cewa hukumar abinci ta Duniya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.